WAYAFI CI MATA MUTUNCI

 

Wata matace ta hau motar haya sai kwandasta yace

    Kai wannan yaro Allah yamishi da muni🥴,harbawa nan matar nan ta zauna taita kuka,kuka😭kukafa sosai😭sai Wani mutum yace hajiya meyake faruwane?

   A lokacin Kuma kwandasta yafita,sai tace waccan kwandastan ne yacewa Dana mummuna🥹,

     Budar bakin mutumin nan sai cewa yayi kiyi shiru kinji🤫kidain kukan,yanzu dai ajjiye wannan birin na hannunki muje ki rama🤣🤣🤣🤣😂


     SHIN WAYAFI CI MATA MUTUNCI

Post a Comment

0 Comments